MAFIFICIN ANNABAWA MUHAMMADU (SAWA)

Babban lakabinasa: mustafa

Alkunyarsa: abul kasim wato baban kasimu,khairul bariyya: mafificin haliftu, nabiyur rahma (annabin rahama), sahibul malhama, muhallilu,t tayyibat (mai halatta kyawawa),khatamun nabiyin (Cikamakin annabawa), rasulul hammadin (Ma’aikin masu godiya), ramatan Lil Alamin: Rahama ga halittu, ka’idul Garril Muhajjalin: Abdullah; Bawan Allah, Khiyaratullah;   Zababben Allah,  Sayyidul Mursalin : Shugaban Manzanni, Imamul Muttakin; Jagoran Masu Takawa, Habibullah: Masoyin Allah, Safiyallah; Zabin Allah, Ni’imatullah; Ni’imar allah, Sahibulliwa; Ma’abucin Tuta, Ibinul Fawatim; Dan Fatimomi, Abdul Mu’ayyed; Bawa Abin Taimako, Nabiyul Muhazzab; Annabi Mai Tsari, safiyul Mukarrab; Zababbe Abin Kusatarwa, Habibul Muntakhab; Abin so Zababbe, Aminul Muntakhab; Amini Zababbe, Sahibul Haudha wal kausar; Ma’abucin Tabki da Alkausara, Khairul Bashar; Mafificin Mutane, Almurtadha Lil ilmi; Abin yarda ga Ilimi, Muharramul Khaba’is;  Mai haramta kazanta, Miftahul Jannati; Mabudin Aljanna, Da’awatu Ibrahim; Addu’ar Annabi Ibrahim, Bushra Isa; Busharar Annabi Isa.

 Mahaifinsa: Abdullah

Mahaifiyarsa: Amina bintu Wahab

Ranar Haihuwarsa: Ranar

Juma’a da Safe 17 ga watan Rabi’u Awwal

Gurin Haihuwarsa: Garin Makka Mai Alfarma

Shekarar Haihawarsa: shekrar giwaye zamanin mulkin Adalin sarki Anusharawan shekara ta 622 miladiyya.

Ranar wafatinsa: Ranar Lahadi 28 gawatan Safar kafin magariba.

Shekararsa: Sittin da Uku.

Dalilin Rasuwarsa: Guba da aka sa masa a abincinsa.

Gurin Kabarinsa: Garin madina

Adadin ‘ya’ yansa: 7, uku mza hudu mata.

Mazan sun e:

1)      Kasimu

2)      Abdullah wanda ake yi wa lakabi da Attahir, mai tsarki, da kuma Attayyib kyakkyawa. Mahaifiyarsu it aceKhadija,

3)   Ibrahim Mahaifiyarsa it ace Mariya. ‘Ya’ya mata kuma su ne:

1)   Zainab,

2)   Rukayya,

3)   Ummu Kulsum,

4)   Fatima.

Adadin Matansa:15

Hatiminsa: Kalmar Shahada.

عنوان الکتاب