|
ÈöÓãö Çááåö ÇáÑøÍãäö ÇáÑøóÍíãö Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jin Kai.
Çááøåõãø Åäøöí ÃÓÃáõßó ÈöÑóÍãóÊößó ÇáøÊí æóÓöÚóÊú ßõáøó ÔóíÁò Allahumma Inni As’aluka Birahmatikal lati wasi’at kulla shai’in, Ya Allah ni ina rokon Ka da ramarKa wadda ta game kome da kome, æóÈöÞõæøóÊößó ÇáøóÊí ÞóåóÑÊó ÈöåÇ ßõáøó ÔíÁò æÎóÖóÚó áóåÇ ßõáøõ ÔíÁò æóÐóáøó áóåÇ ßõáøõ ÔíÁò wa bi kuwwatikal lati kaharta biha kulla shai’in, wa khadha’a laha kullu shai’in, wa zalla laha kullu shai’in, Da kuma karfinKa wanda ka gallabi kome da shi, Kuma kome ya rusuna gare shi kuma ya kaskanta gare shi, æóÈöÌóÈóÑæÊößó ÇáøóÊí ÛóáóÈÊó ÈöåÇ ßõáøó ÔíÁò wa bijabarutikal lati galabta biha kulla shai’in, Da fifikonKa wanda Ka rinjayi kome da shi, æóÈöÚÜÒøóÊößó ÇáøóÊí áÇ íóÞõæãõ áóåÇ ÔíÁò wa bi izzatikal lati la yakumu laha shai’un, Da daukakarKa wadda babu wani abu da zai iya da ita, æóÈöÚóÜÙóãóÊößó ÇáøÊí ãóáÃÊú ßõáøó ÔíÁò wa bi Azamatikal lati mala’at kulla shai’in, Da girmanKa wanda ya cike kome da kome, æóÈöÓõáØÇäößó ÇáøÐí ÚóáÇ ßõáøó ÔíÁò wa bi sultanikal lazi ala kulla shai Da ikonka wanda ya daukaka a kan kome, æóÈöæóÌåößó ÇáÈÇÞí ÈóÚÏó ÝóäÇÁö ßõáøö ÔíÁò wa bi wajhikal Baki ba’ada fana’i kulli shai’in, Da Fuskarka mai wanzuwa bayan karewar kome da kome, æóÈöÃÓãÇÆößó ÇáøóÊí ãóáÃóÊú ÃÑßÇäó ßõáøö ÔíÁò wa bi asma’ikal lati mala’at arkana kulli shai’in, Da Sunayenka wadanda suka cike kome æóÈöÚöÜáãößó ÇáøóÐí ÃÍÇØó Èößõáøö ÔíÁò wa bi’ilmikal lazi ahada bi kulli shai’in Da iliminKa wanda ya kewaye kome da kome, æóÈöäõæÑö æóÌåößó ÇáøóÐí ÃÖÇÁó áóåõ ßõáøõ ÔóíÁò wa bi nuri wajhikallazi adha’a lahu kullu shai’in, Da hasken FuskarKa da ke haskaka wa kome da kome, íÇ äõæÑõ íÇ ÞõÏøõÓ íÇ Ãæøóáó ÇáÃæøóáíäó æíÇ ÂÎöÑó ÇáÂÎóÑíäó ya Nuru ya Kuddusu, ya awwalal awwalin, wa ya akhiral akhirin. Ya haske, ya tsarki. Ya Farkon fararru ya karshen na karshe, Çááøåõãøó ÇÛúÝöÑ áöí ÇáÐøõäõæÈó ÇáøÊí ÊóåÊößõ ÇáÚöÕóãó Allahummagfir liyaz zunubal lati tahtikul isama, Ya Allah Ka gafarta mini zunubban da ke kekketa shamaki, Çááøåõãøó ÇÛúÝöÑ áöí ÇáÐøõäæÈó ÇáøÊí ÊõäÒöáõ ÇáäøöÞóãó Allahummagfir liyaz zunubal lati tunzilun nikam, Ya Allah Ka gafarta mini zunubban da ke sauko da azaba Çááøóåõãøó ÇÛúÝöÑ áöíó ÇáÐøõäæÈó ÇáøóÊí ÊõÛóíøöÑõ ÇáäøöÚóãó Allahummagfir liyaz zunubal lati tugayyirun ni’ama, Ya Allah Ka gafarta mini zunubban da ke Canja ni’ima, Çááøóåõãøó ÇÛúÝöÑ áöíó ÇáÐøõäæÈó ÇáøóÊí ÊóÍÈöÓõ ÇáÏøõÚÇÁó Allahummagfir liyaz zunubal lati tahbisud du’a’a, Ya Allah Ka gafarta mini zunubban da ke tsare addu’a, Çááøóåõãøó ÇÛúÝöÑ áöíó ÇáÐøõäæÈó ÇáøóÊí ÊõäÒöáõ ÇáÈóáÇÁó Allahummagfir liyaz zunubal lati tunzilul bala’a, Ya Allah ka gafarta mini zunubban da ke saukar da bala’i, Çááøóåõãøó ÇÛúÝöÑ áöíó ÇáÐøõäæÈó ÇáøóÊí ÊóÞØóÚõ ÇáÑøóÌÇÁó Allahummag fir liyaz zunubal lati takta’ur raja, Ya Allah Ka gafarta mini zunubban da ke yanke tsam mani, Çááøóåõãøó ÇÛúÝöÑ áöíó ßõáøó ÐóäúÈò ÃÐúäóÈÊõåõ æóßõáøó ÎóØíÆóÉò ÃÎúØóÃÊõåÇ Allahummagfir li kulla zanbin aznabtuhu, wa kulla khadi’atun akhda’atuha, Da na aikata shi, da dukan kuskure da na yi shi, Çááøóåõãøó Åäøóí ÃóÊóÞóÑøóÈõ Åáóíßó ÈöÐößÑößó æóÃÓúÊóÔúÝöÚõ Èößó Åáì äóÝúÓößó Allahumma inni atakarrabu ilaika bi zikrika, wa astashfi’u bika ila nafsika, Ya Allah ni ina meman kusaci da Kai ta hanyar ambatonKa, kuma ina neman cetonKa da Kai daga gareKa, æóÃÓúÃáõßó ÈöÌæÏößó Ãäú ÊõÏúäöíóäí ãöäú ÞõÑÈößó æóÃäú ÊõæÒöÚóäí ÔõßúÑóßó æóÃäú Êõáúåöãóäí ÐößúÑóßó wa as’aluka bijudika an tudniyani min kurbika, wa an tuzi’aniy shukraka, wa an tulhimaniy zikraka. Kuma ina rokon Ka don yawan baiwarKa Ka kusantar da ni kusa da Kai, Kuma Ka cusa mini godiyarKa, Ka tsiro mini da ambatonKa, Çááøóåõãøó Åäøöí ÃÓúÃáõßó ÓõÄÇáó ÎÇÖöÚò ãõÊóÐóáöáò ÎÇÔöÚò Ãä ÊõÓÇãöÍóäí æóÊóÑÍóãóäí Allahumma inniy as’aluka su’ala khadhi’in mutazallilin khashi’in, an tusamahani wa tarhamani, Ya Allah ni ina rokon Ka roko irin na Mai rusunawa, mai kankan da kai, Ka yi mini rangwame Ka yi mini raha ma, æóÊóÌúÚóáóäí ÈöÞöÓúãößó ÑÇÖöíÇð ÞÇäöÚÇð æÝí ÌóãíÚö ÇáÃÍúæÇáö ãõÊóæÇÖöÚÇð wa taja’alani bikismika radhiyan kâni’an wa fi jami’il ahwali mutawadhi’an. Ka sanya ni mai yarda da kasafinKa ina mai wadar zuci, Mai kankan da kai a kowane hali, Çááøóåõãøó æóÃÓÃáõßó ÓõÄÇáó ãóäú ÇÔúÊóÏøóÊ ÝÇÞóÊõåõ Allahumma wa as’aluka su’ala man ishtaddat fâkatuhu, Ya Allah ni ina rokonKa roko irin na wanda bukatarsa ta tsananta, æóÃäúÒóáó Èößó ÚöäúÏó ÇáÔóÏÇÆöÏö ÍÇÌóÊóåõ æóÚóÙõãó Ýí ãÇ ÚöäúÏóßó ÑóÛúÈóÊõåõ wa anzala bika indasshada’idi hajatahu, wa azuma fi ma indaka ragbatuhu, Wanda ya zo shi gare Ka da bukatarsa yayin tsanani. Kuma kwadayinsa game da abinda ke gurinKa ya tsananta, Çááøóåõãøó ÚóÙõãó ÓõáØÇäõßó æóÚóáÇ ãóßÇäõßó æóÎóÝöíó ãóßúÑõßó æóÙóåóÑó ÃãÑõßó Allahumma azuma suldanuka wa alâ makanuka, wa khafiya makruka wa zahara amruka, Ya Allah mulkinKa Ya girmama, MatsayinKa ya daukaka, tanadinKa ya boyu Al’amarinka ya bayyana, æóÛóáóÈó ÞóåúÑõßó æóÌóÑóÊú ÞõÏúÑóÊõßó æóáÇ íõãúßöäõ ÇáÝöÑÇÑõ ãöäú ÍõßõæãóÊößó wa galaba kahruka wa jarat kudratuka, wa la yumkinul firaru min hukumatika, KarfinKa ya yi rinjaye, kudurarka ta gudana, ba zai yiwa a tsere daga MulinKa ba, Çááøóåõãøó áÇ ÃÌöÏõ áöÐõäõæÈí ÛÇÝöÑÇð æáÇ áöÞóÈÇÆöÍí ÓÇÊöÑÇð æáÇ áöÔíÁò ãöäú Úóãóáöíó ÇáÞóÈíÍö ÈÇáÍóÓóäö ãõÈóÏøöáÇð ÛóíúÑõßó Allahumma la ajidu li zunubi gafiran wa la likabâ’ihi sâtiran, wa la lishai’in min amaliyal kabihi bil hasani mubaddilan gairaka, Ya Allah ni ban sami wani wanda zai gafarta mini zububina ba, da wanda zai suturce miyagun ayyýukana ba, da wanda zai musanya mini mummunan aikina da kyakkyawa ba baicin Kai, áÇ Åáåó ÅáÇø ÃäúÊó ÓõÈúÍÇäóßó æóÈöÍóãÏößó ÙóáóãúÊõ äóÝúÓí æóÊóÌóÑøóÃÊõ ÈöÌóåáí lâ ilâha illa anta subhanaka wa bihamdika zalamtu nafsiy, wa tajarra’atu bijahliy, Buba wani abin ba utawa baicin Kai, tsarki ya tabbata gare Ka, dukan godiya taKa ce. Na zalunci kaina. Na yi wauta da jahilcina, æóÓóßóäúÊõ Åáì ÞóÏöíãö ÐößÑößó áöí æóãóäøößó Úóáóíøó wa sakantu ila kadimi zikrika liy wa mannika alayya, Na amintu da dadadden ambatonKa gare ni, da baiwarka a gareni, Çááøóåõãøó ãóæúáÇíó ßóãú ãöä ÞóÈíÍò ÓóÊóÑÊóåõ æóßóãú ãöäú ÝÇÏöÍò ãöäó ÇáÈóáÇÁö ÃÞóáúÊóåõ Allahumma mawlaya kam min kabihin satartahu, wa kam min fadihin minal bala’i akaltahu, Ya Allah Ya Majibincina, sau da yawa Ka suturce munanan abubuwa, sau da yawa bala’i mai tsanani Ka tsare shi, æóßóãú ãöäú ÚöËÇÑò æóÞóíúÊóåõya girmama, mugun halin da nake ciki ya kazanta ni, ayyukana sun gaza mini, æóÞóÚóÏóÊú Èí ÃÛúáÇáöí æóÍóÈóÓäí Úóä äóÝúÚí ÈõÚúÏõ ÂãÇáöí wa ka’adat biy aglaliy, wa habasaniy an naf’iy bu’udu amaliy Tarkunana sun kukume ni, Dogon burina ya hana ni amfanar kaina, æóÎóÏóÚóÊúäí ÇáÏøõñäíÇ ÈöÛõÑæÑöåÇ æöäóÝúÓí ÈöÎöíÇäóÊöåÇ æóãöØóÇáöí wa khada’atniyad duniya bi gururiha, wa nafsiy bikhiyanatiha, wa midaliy, Duniya kuma ta rude ni da yaudurarta. Zuciyata kuma da laifinta, da kuma bata lokacina, íÇ ÓíøöÏí ÝóÃÓÃáõßó ÈöÚöÒøóÊößó Ãä áÇ íóÍÌõÈó Úóäúßó ÏõÚÇÆöí ÓõæÁõ Úóãóáí æóÝóÚÇáöí ya Sayyidiy fa as’aluka bi’izzatika an la yahjuba anka du’aiy su’u amaliy wa fi’âliy, Ya shugabana don haka ina rokon Ka da daukakarka kada mugun aikina da aika-aikata su hana Ka karbar addu’ata, æóáÇ ÊóÝúÖóÍäí ÈóÎóÝöíøö ãÇ ÇØøóáóÚúÊó Úóáóíåö ãöä ÓöÑøöí wa la tafdhahaniy bi khafiyyi mad dala’ata alaihi min sirriy, Kuma kada Ka tozarta ni da boyayyen abinda Ka san shi na daga sirrina, æáÇ ÊõÚÇÌöáúäí ÈÇáÚõÞõæÈóÉö Úáì ãÇ ÚóãöáÊõåõ Ýí ÎóáóæÇÊí ãöä ÓõæÁö ÝöÚúáöí æóÅÓÇÆóÊí æÏóæÇãö ÊóÝúÑíØöí æóÌóåÇáóÊí æóßóËúÑÉö ÔóåóæÇÊí æóÛóÝúáóÊí wa lâ tu’ajilniy bil ukubati ala ma amiltuhu fi khalawatiy min su’i fi’iliy wa isa’atiy, wa dawama tafridiy wa jahalatiy, wa kathrati shahawatiy wa gaflatiy, Kuma kada Ka gag-gauta yi mini ukuba a kan abinda na aikata shi ina kebance ni kadai na daga mummunan aikina, da jahilcina, da yawan sha’awata da gafalata, æóßõäö Çááøóåõãøó ÈöÚöÒøóÊößó áöí Ýí ÇáÃÍúæÇáö ßõáøöåÇ ÑóÄæÝÇð æóÚóáóíøó Ýí ÌóãíÚö ÇáÃãõæÑö ÚóØõæÝÇð wa kunil lahumma bi’izzatika liy fil ahwali kulliha ra’ufan, wa alayya fi jami’il umuri adufan, Ya Allah, kuma, Ka zamanto mini mi sassautawa a kowane hali, mai tausasawa a dukan wani hali, Åáåí æóÑóÈøöí ãóäú áöí ÛóíúÑõßó ÃÓúÃáõåõ ßóÔÝó ÖõÑøöí æóÇáäøóÙóÑó Ýí ÃãúÑí ilahiy wa rabbiy man liy gayruka as’aluhu kashfa dhurriy wan nazara fiy amriy Ya Ubangijina Majibincina wa nake da shi bayan Kai wanda zan roke shi yayewar damuwata da kuma duba al’amarina, Åáåí æóãóæáÇíó ÃÌúÑóíÊó Úóáóíøó ÍõßúãÇð ÇÊøóÈóÚúÊó Ýíå åóæì äóÝúÓí ilahiy wa rabbiy man liy gayruka as’aluhu kashfa dhurriy wan nazara fiy amriy Ya Ubangijina Ya Majibincina ashe za Ka gudanar da hukunci a kaina a kan abinda na bi son raina a cikinsa, æóáóãú ÃÍúÊóÑöÓ Ýöíåö ãöäú ÊóÒííäö ÚóÏøõí ÝóÛóÑøóäí ÈöãÇ Ãåúæì æóÃÓúÚóÏóåõ Úáì Ðáößó ÇáÞóÖÇÁõ wa lam ahtaris fihi min tazyini aduwiy, fagarraniy bima ahwâ, wa as’adahu ala zalikal kadha’u Ban kiyaye sakar abokin gabana a cikinsa ba, har ya yaudare ni da abinda yake so, kuma kaddara ta taimaka masa a kan haka, ÝóÊóÌÇæóÒúÊõ ÈöãÇ ÌóÑì Úóáóíøó ãöä Ðáößó ÈóÚúÖó ÍõÏæÏößó æóÎÇáóÝúÊõ ÈóÚúÖó ÃæÇãöÑößó fa tajawaztu bi ma jara alayya ba’adha hududika wa khalaftu ba’adha awamirika, Sabonda haka da abinda da ya gundana a kaina sai na ketare wasu iyakokinka, na saba wa wasu umarce-umarceKa, Ýóáóßó ÇáÍóãúÏõ Úóáóíøó Ýí ÌóãíÚö Ðáößó æóáÇ ÍõÌøóÉó áí Ýí ãÇ ÌóÑì Úóáóíøó Ýöíåö ÞóÖÇÄõßó æóÃáúÒóãóäí Íõßúãõßó æóÈóáÇÄõßó fa lakal hujjatu alayya fi jami’i zalika, wa lâ hujjata liy fiy ma jarâ alayya fihi khadha’uka, wa alzamaniy hukumuk wa bala’uka, Godiya ta tabbata gare Ka a kan dukan wannan, ba ni da wata hujja a kan abinda kaddararKa ta gudana a cikinsa a kaina, hukuncinKa kuma ya dora mini tare da bala’inKa, æóÞóÏú ÃÊóíúÊõßó íÇ Åáåí ÈóÚúÏó ÊóÞúÕíÑí æóÅÓúÑÇÝöí Úáì äóÝúÓí ãõÚúÊóÐöÑÇð äÇÏöãÇð ãõäúßóÓöÑÇð ãõÓúÊóÞíáÇð ãõÓúÊóÛúÝöÑÇð ãõäíÈÇð ãõÞöÑøóÇð ãõÐúÚöäÇð ãõÚÊóÑöÝÇð wa kad ataituka ya Ilahiy ba’ada taksiriy wa Israfiy ala nafsiy mu’utaziran nadiman munkasiran mustakilan mustagfiran muniban mukirran muz’inan mu’utarifan, Lalle na juyo gareKa ya Ubangijina bayan kwaurona da ketare haddina a kan kaina, ina mai ba da uzuri mai nadama, mai karaya, mai neman afuwa, mai rokon gafara, mai tuba, mai amsa laifi, mai sallamawa ina mai furuci da laifina, áÇ ÃÌÏõ ãóÝóÑøóÇð ãöãøÇ ßÇäó ãöäøóí æáÇ ãóÝúÒóÚÇð ÃÊóæóÌøóåõ Åáóíåö Ýí ÃãúÑí ÛóíúÑó ÞõÈõæáößó ÚõÐúÑí æÅÏúÎÇáößó ÅíøóÇíó Ýí ÓóÚóÉö ãöäú ÑóÍúãóÊößó lâ ajidu mafarran mimma kana minniy wa la mafza’an atawajjahu ilayhi gaira kabulika uzriy wa idkhalika iyyaya fi sa’atin min rahmatik, Ban sami wata matsera ba daga abina ya auku daga gurina, ba babu mafakar da zan koma gareta a kan al’amarina ba tare da Ka karbi uzurina ba, kuma Ka shigar da ni cikin yalwar rahamarKa, Çááøóåõãøó ÝóÇÞúÈóáú ÚõÐúÑí æóÇÑúÍóãú ÔöÏøóÉó ÖõÑøóí æóÝõßøóäí ãöäú ÔóÏøó æóËÇÞöí Allahumma fakbal uzriy warham shiddati dhurriy wa fukkaniy min shiddati wathakiy, Ya Allah Ka karbi uzurina, kuma Ka yi rahama ga tsananin cutuwata, Ka kunce ni daga tsananin daurina, íÇ ÑóÈøö ÇÑúÍóãú ÖóÚúÝó ÈóÏóäí æóÑöÞøóÉó ÌöáúÏöí æóÏöÞøóÉó ÚóÙúãöí ya rabbir ham dha’afa badaniy wa rikkata jildiy wa dikkata azmiy, Ya Ubangiji Ka ji kan raunin jikina da siririntar fatata da lage-lagen kashina, íÇ ãóäú ÈóÏóÁó ÎóáúÞöí æóÐößúÑöí æóÊóÑúÈöíóÊí æóÈöÑøöí æóÊóÛúÐöíóÊí ya man bada’a khalkiy wa zikriy wa tarbiyatiy wa birriy wa tagziyatiy, Ya wanda ya fari halittata da ambatona da tarbiyyata da kyautatawata da ciyarwata, åóÈúäí áÅöÈúÊöÏÇÁö ßóÑóãößó æóÓÇáöÝö ÈöÑøößó Èöí habniy libtida’i karamika wa salifi birrika biy, Ka yi mini baiwa saboda farawar karimcinKa gare ni da sauran kyautatawarKa gare ni, íÇ Åáåí æóÓóíøöÏí æóÑóÈøöí ÃÊõÑÇßó ãóÚóÐøöÈí ÈöäÇÑößó ÈóÚúÏø ÊóæúÍíÏößó ya ilahiy wa sayyidiy wa rabbiy, a taraka mu’azzibiy bi narika ba’ada tauhidika, Ya Ubangijina, ya shugabana, Mailura da ni, shin za Ka yi mini azaba da wutarKa bayan na kadaitaKa, æóÈóÚÏó ãÇ ÇäúØóæì Úóáóíåö ÞóáúÈí ãöäú ãóÚúÑöÝóÊößó æóáóåöÌó Èöåö áöÓÇäöí ãöäú ÐößúÑößó wa ba’ada man dawa alaihi kalbiy min ma’arifatika, wa lahija bihi lisaniy min zikrika, Kuma bayan abinda zuciyata ta kunshe na iliminKa kuma harshena ya shagala da zikirinKa, æóÇÚúÊóÞóÏóåõ ÖóãíÑöí ãöäú ÍõÈøößó æóÈóÚÏó ÕöÏúÞö ÇÚúÊöÑÇÝöí æóÏõÚÇÆöí ÎÇÖöÚÇð áöÑõÈõæÈöíøóÊößó wa’atakadahu dhamiriy min hubbika, wa ba’ada sidki i’itirafiy wa du’a’iy khadhi’an li Rububiyyatika, Zuciyata kuma ta kudurce soyayyarka, kuma bayan gaskiyar furacina da du’a’ina ina mai kankan da kai ga shugabancinka? åóíúåÇÊ ÃäúÊó ÃßúÑóãõ ãöäú Ãäú ÊõÖóíøöÚó ãóäú ÑóÈøóíúÊóåõ Ãæ ÊõÈúÚöÏó ãóäú ÃÏúäóíúÊóåõ Haihata anta akramu min an tudhayyi’a man rabbaitahu, aw tu’azzia man adnaitahu, Faufau, har abada Kai Ka wuce tozarta wanda Ka tarbiyyantar, ko kuma Ka nesanta wanda Ka kusantar, Ãæ ÊõÔóÑøöÏó ãóäú ÂæóíúÊóåõ Ãæ ÊõÓóáøöãó Åáì ÇáÈóáÇÁö ãóäú ßóÝóíúÊóåõ æóÑóÍöãúÊóåõ aw tusharrida man awaitahu, aw tusallima ilal bala’i man kafaitahu, wa rahimtahu, Ko kuma Ka kori wanda Ka gayyato ko Ka jefa wanda Ka wadace shi, Ka rahamshe shi, zuwa ga bala’i, æóáóíúÊó ÔöÚúÑí íÇ ÓóíøöÏí æÅáåí æãóæúáÇíó ÃÊõÓóáøöØõ ÇáäÇÑó Úáì æõÌõæåò ÎóÑøóÊú áöÚóÙóãóÊößó ÓÇÌöÏóÉð wa laita shi’riy Ya Sayyidiy wa ilahiy wa Mawlaya, atusallidan nara ala wujuhin kharrat li’azamatika sajidatan, Kaitona, ya Ubangijina, ya Shugabana, ba Majibincina, shin za Ka mamayar da wuta a kan fuskokin da suka kifu suna sujada ga girmanKa, æÚáì ÃáúÓõäò äóØóÞóÊú ÈöÊóæÍöíÏößó ÕÇÏöÞóÉð æÈöÔõßúÑößó ãÇÏöÍóÉð wa ala alsunin nadakat bitawhidika sadikatan, wa bi shukrika madihatan, Da kuma a kan harshen da ya yi furuci da tauhidinKa yana mai gaskiya, kuma yana mai yabo don godiya gare Ka, æÚáì ÞõáõæÈò ÇÚúÊóÑóÝóÊú ÈÅáåöíøóÊößó ãõÍóÞøöÞóÉð wa ala kulubin i’itarafat bi ilahiyyatika muhakkikatan, Da kuma a kan zukatan da suka hakikance da kasancewarKa Ubangiji suna masu tabbata, æÚáì ÖóãÇÆöÑó ÍóæóÊú ãöäó ÇáÚöáúãö Èßó ÍóÊøì ÕÇÑóÊú ÎÇÔöÚóÉð wa ala dhama’ira hawat minal ilmi bika hatta sarat khashi’atan, Da kuma kirazan da suka san ilimi game da kai har suka zama suna masu tsoro, æÚáì ÌóæÇÑöÍó ÓóÚóÊú Åáì ÃæØÇäö ÊóÚóÈøõÏößó ØÇÆöÚóÉð æóÃÔÇÑóÊ ÈöÇÓúÊöÛúÝÇÑößó ãõÐúÚöäóÉð wa ala jawariha sa’at ila awdani ta’abbudika da’i’atan, wa asharat bistigfarika muz’inatan, Da kuma a kan gabobin da suka yi tafiya zuwa guraren bauta maKa suna masu da’a, kuma suka dukufa neman gafararKa suna masu sallamawa, ãÇ åßóÐÇ ÇáÙõäøõ Èößó æáÇ ÃõÎúÈöÑúäÇ ÈöÝóÖúáößó Úóäúßó íÇ ßóÑíãõ ma hakazaz zannu bika wa la ukhbirna bifadhlika anka ya karimu, Ba haka aka zata game da Kai ba, kuma ba haka aka ba mu labarinKa da falalarKa ba, ya mai karimci, íÇ ÑóÈøö æÃäúÊó ÊóÚúáóãõ ÖóÚúÝí Úóä Þóáíáò ãöä ÈóáÇÁö ÇáÏøõäúíÇ æóÚõÞõæÈÇÊöåÇ ya Rabbi, wa anta ta’alamu dha’afiy an kalilin min bala’id dunya wa ukubatiha, Ya Ubangiji kuma kai ka riga ka san raunina game da bala’i na duniya, dan kalilan da ukobobinta, æãÇ íóÌúÑí ÝíåÇ ãöäó ÇáãóßÇÑöåö Úáì ÃåúáöåÇ wa ma yajriy fiha minal makarihi ala ahliha, Da abinda ke gudana a cikinta na daga munanan abubuwa a kan mutanen cikinta, Úáì Ãäøó Ðáößó ÈóáÇÁñ æóãóßÑõæåñ Þóáíáñ ãóßúËõåõ íóÓíÑñ ÈóÞÇÄõåõ ÞóÕíÑñ ãõÏøóÊõåõ ala anna zalika bala’un wa makruhun, kalilun makthuhu, yasirun baka’uhu, kasirun muddatuhu Wannan lalle bala’i ne kuma mummunan abu ne da yake kalilan, dorewarsa kuma gajeruwa ce, zamaninsa kuma gajere ne, ÝóßóíÝó ÇÍÊöãÇáöí áöÈóáÇÁö ÇáÂÎöÑóÉö æóÌóáíáö æõÞõæÚö ÇáãóßÇÑöåö ÝíåÇ Fa kaifa ihtimaliy li bala’il Akhirati wa jalili wuku’il makarihi fiha, To ta yaya zan iya jure bala’in lahira girman aukuwar munanan abubuwa a cikinta, æóåõæó ÈóáÇÁñ ÊóØõæáõ ÈõÏøóÊõåõ æóíóÏæãõ ãóÞÇãõåõ æóáÇ íõÎóÝøóÝõ Úóä Ãåáöåö Wa huwa bala’un tatulu muddatuhu wa yadumu makamuhu, wa la yukhaffafu an ahlihi, wannan kuwa bala’i ne wanda zamanin sa yak tsawaita, matsayinsa kuma yake dawwama, kuma ba a sassauta wa ma’abutan sa, áÃäøóåõ áÇ íóßõæäõ ÅáÇø Úóäú ÛóÖóÈößó æóÇäúÊöÞÇãößó æóÓóÎóØößó æåÐÇ ãÇ áÇ ÊóÞõæãõ áóåõ ÇáÓóãæÇÊõ æÇáÃÑÖõ li’annahu la yakunu illa an gadhabika wan tikamika wa sakhadik, wa haza mâ lâ takumu lahus samawatu wal ardhu, domin ba ya aukuwa sai daga fushinKa da ramuwarKa, da fushinKa, wannan kuwa abu ne da sammai da kasa ba za su iya jurewa ba. íÇ ÓóíøöÏí ÝóßóíÝó Èöí æÃäÇ ÚóÈúÏõßó ÇáÖøóÚíÝõ ÇáÐøóáíáõ ÇáÍóÞíÑõ ÇáãöÓßöíäõ ÇáãõÓÊóßíäõ Ya Sayyidiy fakaifa biy wa ana abdukad Dha’ifuz zalilul hakirul miskinul mustakinu, Ya Ubangiji to ni kuma ta yaya zan iya, alhali ni bawanKa ne rarrauna, wulakantacce, tozartacce, miskini, wahalalle. íÇ Åáåí æóÑóÈøöí æÓóíøöÏí æóãóæáÇíó áÃíøö ÇáÃãõæÑö Åáóíúßó ÃÔúßõæ æáöãÇ ãöäúåÇ ÃÖöÌøõ æóÃÈúßí Ya ilahiy wa rabbiy wa sayyidiy wa mawlaya, liayyil umuri ilaika ashku, wa lima minha adhijju wa abki, Ya Ubangijina, ya Shugabana, ya Majibincina, game da wane al’amari ne zan kai kuka gareKa, kuma game da wanne ne zan yi gunji in yi kuka? áÃáöíãö ÇáÚóÐÇÈö æÔöÏøóÊöåö Ããú áöØõæáö ÇáÈóáÇÁö æãõÏøóÊöåö li alimil azabi wa shiddatihi am liduwlil bala’i wa muddatihi Game da zafin azaba ne da tsananinta ko kuma game da tsawon bala’I ko kuma dorewar zamaninsa, ÝóáóÆöäú ÕóíøóÑÊóäí áöáúÚõÞæÈÇÊö ãóÚó ÃÚúÏÇÆößö æóÌóãóÚúÊó Èóíäöí æóÈóíäó Ãåúáö ÈóáÇÆößö fala’in sayyartaniy lil’ukubâbati ma’a a’ada’ika, wa jama’ata baini wa baina ahli bala’ika, Idan har Ka sanya ni a cikin ukuba tare da makiyanKa, kuma Ka hada ni da tare da maa’abuta bala’inKa, æóÝóÑøóÞúÊó Èóíúäí æóÈóíäó ÃÍöÈøóÇÆößó æÃæúáöíÇÆößö wa farrakta bainiy wa baina ahibba’ika wa awliya’ika, Sa’an nan Ka raba tsakanina da masoyanka, ÝóåóÈúäí íÇ Åáåí æÓóíøöÏí æóãóæáÇí æóÑóÈøöí ÕóÈóÑÊõ Úáí ÚóÐÇÈößó ÝóßóíÝó ÃÕúÈöÑõ Úáí ÝöÑÇÞößó fahabniy ya ilahiy wa sayyidiy wa mawlayya wa Rabbiy sabartu ala azabika, fa kaifa asbiru ala firakika, Da waliyanka, to Ya Ubangijina, Shugabana, Majibincina, mai kare ni, Ka sanya ni in yi hukuri a kan azabarKa amma ta yaya zan iya hakuri a kan rabuwa da kai? æóåóÈúäí ÕóÈóÑúÊõ Úáí ÍóÑøö äÇÑößó ÝóßóíÝó ÃÕúÈöÑõ Úóäö ÇáäøóÙóÑö Åáì ßóÑÇãóÊößó wa habniy sabartu ala harri narika fakaifa asbiru anin nazari ila karamatika, Kuma idan har na iya jure zafin wutarKa to ta yaya zan iya jure rashin ganin KarimcinKa? Ãã ßóíÝó ÃóÓßõäõ Ýí ÇáäóÇÑ æÑóÌÇÆí ÚóÝñæõßó am kaifa askunu fin nari wa raja’iy afwaka, Ko kuma ta yaya zan zauna a cikin wuta alhali ina sa tsammani da afuwarKa, ÝóÈöÚÒøóÊößó íÇ ÓóíøóÏí æóãóæáÇí ÃÞúÓöãõ ÕÇÏöÞÇð áóÆöäú ÊóÑóßúÊóäí äÇØöÞÇð áÃÖöÌøóäó Åáóíßó Èóíäó ÃåúáöåÇ ÖóÌíÌó ÇáÂãöáöíäó fa bi’izzatika ya Sayyidiy wa mawlaya uksimu sadikan, la’in taraktaniy nadikan la’adhijjana ilaika baina ahliha dhajijal amilin, Don haka ina mai rantsuwa da gaskiya da dawwamarKa, ya Shugabana ya Majibincina lalle idan har Ka bar ni ina mai furuci to zan yi ta gunjin kuka a tsakanin Mazaunanta gunji irin na masu jiran tsammani, æáÃÕúÑõÎóäøó Åáóíßó ÕõÑÇÎó ÇáãõÓúÊóÕúÑöÎíäó æáÃÈúßöíóäøó Úóáóíúßó ÈõßÇÁó ÇáÝÇÞöÏöíäó wa asrukhanna surakhal mustasrikhin, wa la’abkiyanna alaika buka’al fâkidin, Kuma zan yi kururuwa gare Ka kururuwa irinta masu tsananin kururuwa, kuma za yi maKa kuka, irin na masu rashi, æáÇõäÇÏöíóäøóßó Ãíúäó ßõäúÊó íÇ æóáöíøó ÇáãõÄúãöäöíäó wa la unadiyannaka aina kunta ya waliyal muminin, Kuma zan kiraye Ka, ina kake ne ya Majibincin muminai, íÇ ÛóÇíóÉó ÂãÇáö ÇáÚÇÑöÝöíäó íÇ ÛöíÇËó ÇáãõÓúÊóÛíËíäó íÇ ÍóÈíÈó ÞõáõæÈó ÇáÕøóÇÏöÞöíäó ya gayata amalil arifin, Ya giyathal mustagithin ya habiba kulubis sadikina, Ya mafificin tsammanin ma’abuta sani, ya Mata’makin masu neman taimako, ya masoyin zukatan masu gaskiya, æíÇ Åáåó ÇáÚÇáóãíäó ÃÝóÊõÑÇßó ÓõÈúÍÇäóßó íÇ Åáåí æóÈöÍóãÏößó ÊóÓúãóÚõ ÝíåÇ ÕóæúÊó ÚóÈúÏò ÓõÌöäó ÝíåÇ ÈöãõÎÇáóÝóÊöåö ya ilahal alamina afaturâka subhanaka ya ilahiy wa bihamdika tasma’u fiha sauta abdin muslimin sujina fiha bimukhalafatihi, Ya Ubangijin dukan halittu. Ashe zai yiwu Kana gani, tsarki ya tabbata gare Ka, Ya Ubangijina, godiya ta tabbata gare Ka, Kana jin muryar bawa musulmi an kulle shi a cikinta a sakamakon sabonsa, æÐóÇÞó ØóÚúãó ÚóÐÇÈöåÇ ÈöãóÚúÕöíóÊöåö æóÍõÈöÓó Èóíäó ÃØúÈÇÞöåÇ ÈöÌõÑãöåö æÌóÑíÑóÊöåö wa zâka da’ama azabiha bima’asiyatihi, wa hubisa baina adbakiha bijurmihi wa jariratihi Kuma ya dandana azabarta don zunubinsa, an tsare shi a cikin dabakokinta saboda laifinsa da zunubinsa, æóåõæó íóÖöÌøõ Åáóíßó ÖóÌíÌó ãõÄãøöáò áöÑóÍúãóÊößó wa huwa yadhijju ilaika dhajija mu’ammilin li rahmatika, Kuma yana gunjin kuka gareKa, gunji irin na mai sanya tsammani da rahamarKa, æíõäÇÏöíßó ÈöáöÓÇäö Ãåúáö ÊóæÍöíÏößó æóíóÊóæóÓøóáõ Åáóíúßó ÈöÑõÈõæÈöíøóßó wa yunadika bilisani ahli tawhidika, wa yatawassalu ilaika birububiyyatika, Yana kiran Ka da harshen tauhidinKa, kuma yana tawassuli zuwa gare ka da shugabancinka. íÇ ãóæáÇí ÝóßóíÝó íóÈúÞì Ýí ÇáÚóÐÇÈö æóåõæó íóÑúÌõæ ãÇ ÓóáóÝó ãöäú Íöáúãößó (æÑóÃúÝóÊößó æóÑóÍúãóÊößó) ya mawlaya fakaifa yabka fil azabi wa huwa yarju ma salafa min hilmika, Ya Majibincina to ta yaya zai dore a cikin azaba alhali shi yana kaunar abinda ya gabata na daga hakurinKa? Ããú ßóíÝó ÊõÄúáöãõåõ ÇáäøÇÑõ æóåõæó íóÃãóáõ ÝóÙúáóßó æóÑóÍúãóÊóßó am kaifa tu’ulimuhun naru wa huwa ya’amulu fadhlaka wa rahmataka, Ko kuma ta yaya wuta za ta kona shi alhali ya na sa rah falalarKa da rahamarKa, Ããú ßóíÝó íõÍúÑöÞõåõ áóåíÈõåÇ æÃäúÊó ÊóÓúãóÚõ ÕóæúÊóåõ æÊóÑì ãóßÇäóåõ am kaifa tuhrikuhu lahibuha wa anta tasma’u sautahu wa tara makanahu, Ko kum yaya tartsatsinta zai kona shi alhali Kana ganin gurin da yake? Ããú ßóíÝó íóÔúÊóãöáõ Úóáíåö ÒóÝíÑõåÇ æÃäúÊó ÊóÚúáóãõ ÖóÚúÝóåõ am kaifa yashtamilu alaihi zafiyruha wa anta ta’alamu dha’afahu, Ko kuma ta yaya ruguginta zai ritsa shi alhali Ka san rauninsa? Ããú ßóíÝó íóÊóÞóáúÞóáõ Èóíäó ÃØúÈÇÞöåÇ æÃäúÊó ÊóÚúáóãõ ÕöÏúÞóåõ Am kaifa yatakalkalu baina atbakiha wa anta ta’alamu sidkahu, Ko kuma yaya zai yi ta makyarkyata a tsakanin dabakokinta alhali Ka san gaskiyarsa? Ããú ßóíÝó ÊóÒúÌóÑõåõ ÒóÈÇäöíóÊõåÇ æåõæó íõäÇÏíßó íÇ ÑóÈøóå Am kaifa tazjuruhu zabaniyatuha wa huwa yunadika ya rabbah, Ko kuma yaya zabaniyawanta za su gallaza masa alhali shi yana kiran Ka ya Ubangiji? Ããú ßóíÝó íóÑúÌõæÇ ÝóÖúáóßó Ýí ÚöÊúÞöåö ãöäúåÇ ÝóÊóÊúÑõßóåõ ÝíåÇ Am kaifa yarju fadhlaka fi itkihi minha fatatrukahu fiha, Ko kuma yaya zai tsammaci falalarKa Ka ’yantar da shi daga cikinta amma Ka bar shi a cikinta? åóíúåÇÊó ãÇ Ðáößó ÇáÙøõäõ Èößó æáÇ ÇáãóÚúÑæÝõ ãöäú ÝóÖúáößó haihâta ma zalikaz zannu wa lal ma’arufu min fadhlika, Har abada ba a taba zaton haka daga gare Ka ba kuma ba a taba sanin haka daha falalarKa ba, æáÇ ãóÔúÈöåñ áöãÇ ÚÇãóáúÊó Èöåö ÇáãõæóÍøöÏíäó ãöäú ÈöÑøößó æÅÍúÓÇäößó wa la mushbihun lima amalta bihil muwahhidina min birrika wa ihsanika, Kuma haka bai taba kama da abinda Ka aikata ga masu kadaita Ka ba, na alherinKa da kyautatawarKa, ÝÈöÇáíóÞíäö ÃÞúØóÚõ áóæúáÇ ãÇ ÍóßóãúÊó Èöåö ãöä ÊóÚúÐíÈö ÌÇÍöÏöíßó fabil yakini akda’u, lawla ma hakamta bihi min ta’azibi jahidika, Saboda haka na hakikance ina mai cewa idan ba don abinda Ka yi hukunci da shi ba na azabtar da masu karyata Ka ba, æóÞóÖóíúÊó Èöåö ãöäú ÅÎúáÇÏö ãõÚÇäöÏíßó áóÌóÚóáúÊó ÇáäøÇÑó ßõáøóåÇ ÈóÑúÏÇð æóÓóáÇãÇð æóãÇ ßóÇäó áÃÍóÏò ÝöíåÇ ãóÞóÑøóÇð æóáÇ ãõÞÇãÇð wa kadhaita bihi min ikhladi mu’anidika, laja’altan nara kullaha bardan wa salaman, wa ma kanat li ahadin fiha makarran wa la makaman, Kuma Ka yanke na gidan dawwamar da masu maka tsaurin kai gareKa ba to da Ka zamar da wuta baki dayanta ta koma sanyi amintacce da babu wani guri a cikinta da zai kasance mazauni da madawwami, áßöäøóßó ÊóÞóÏøóÓóÊú ÃÓúãÇÄõßó ÃÞúÓóãúÊó Ãäú ÊóãúáÃåÇ ãöäó ÇáßÇÝöÑíäó lakinnaka takaddasat asma’uka aksamta an tamla’aha minal kafirina, Sai dai kuma -sunayenKa sun tsarkaka- Ka riga ka rantse kan za Ka cika ta da kafirai, ãöäó ÇáÌöäøóÉö æÇáäøÇÓö ÃÌúãóÚíäó æÃäú ÊõÎóáøöÏó ÝíåÇ ÇáãõÚÇäöÏöíäó minal jinnati wan nasi ajma’in wa an tukhallida fihal mu’anidin, Daha cikin aljannu da mutane baki daya, kuma za Ka dawwamar da masu tsaurin kai a cikinta, æÃäúÊó Ìóáøó ËóäÇÄõßó ÞõáúÊó ãóÈúÊóÏöÁÇð æÊóØóæøóáúÊó ÈÇáÅäúÚÇãö ãõÊóßóÑøöãÇð wa anta jalla thana’uka kulta mubtadi’an, wa tadawwalta bil’inami mutakarriman, Kuma yabonKa ya daukaka Ka fada tun da farko, kuma Ka yawaita a ni’ima da karimci, ÃÝóãóäú ßóÇäó ãõÄúãöäÇð ßóãóäú ßóÇäó ÝÇÓöÞÇð áÇ íóÓúÊóææäó afa man kana muminan kaman kana fasikan la yastawun. Ashe wanda yake mumini zai zamanto kamar wanda yake fasiki? Sam ba za su zama daya ba, Åáåí æóÓóíøöÏí ÝóÃÓúÃáõßó ÈÇáÞõÏúÑóÉö ÇáøóÊí ÞóÏøóÑúÊóåÇ Ilahiy wa sayyidiy, fa’as’aluka bil kudratil latiy kaddartaha, Ya Ubangijina ya Shugabana, don haka ina rokon Ka da kudurarKa, wadda Ka kaddara kome da ita, æÈÇáÞóÖöíøóÉö ÇáøóÊí ÍóÊóãúÊóåÇ æóÍóßóãúÊóåÇ æóÛóáóÈúÊó ãóäú Úóáóíåö ÃÌúÑóíúÊóåÇ wa bil kadhiyyatil latiy hatamtaha wa hakamtaha, wa galabta man alaihi ajraitahu, Kuma da hukuncinka wanda’alantuhu, akhfaituhu aw azhartuhu, Da dukan wani zunubi da na yi, da dukan wani mummunan da na yi a boye, da dukan wani jahilci da na aikata, na boye shi ne ko na sanar da shi, æóßõáøó ÓóíøöÆóÉò ÃãóÑÊó ÈÅËúÈÇÊöåÇ ÇáßöÑÇãó ÇáßÇÊöÈíäó ÇáøÐíäó æóßøóáúÊóåõã ÈöÍöÝÙö ãÇ íóßõæäõ ãöäøí wa kulla sayyi’atin amarta bi’ithbatihal kiramal katibin, allazina wakkaltahum bi hifzi ma yakunu minniy, Da kuma dukan wani mummunan aiki wanda Ka umarci marubuta masu girma su rubuce shi. Wadanda Ka wakilta su da su kiyaye duk abinda zai faru daga gurina, æóÌóÚóáúÊóåõãú ÔõåõæÏÇð Úóáóíøó ãóÚó ÌóæÇÑöÍí æóßõäúÊó ÃäúÊó ÇáÑøóÞíÈó ãöäú æóÑÇÆöåöãú æÇáÔøÇåöÏó áöãÇ ÎóÝöíó Úóäúåõã æóÈöÑóÍúãóÊößó ÃÎúÝóíÊóåõ æÈöÝóÖúáößó ÓóÊóÑÊóåõ wa ja’altahum shuhudan alayya ma’a jawarihiy, wa kunta antar rakiba alayya min wara’ihim, wasshahida lima khafiya anhum wa bi rahmatika akhfayta, wa bifadhlika satartahu, Kuma Ka sanya su shaidu a kaina tare da gabobina, kuma Kai Kai ne mai lura da ni baicin su, kuma Kai ne, shaida a kan duk abinda ya boyu daga gare su, don haka Ka rufe Ka suturce da falalar Ka, æÃäú ÊõæóÝøöÑó ÍóÙøöí ãöäú ßõáøö ÎóíÑò ÊõäúÒöáõåõ Ãæ ÅÍúÓÇäò ÊõÝóÖøöáõåõ wa an tuwaffira hazziy min kulli khairin tunziluhu, aw ihsanin tufdhiluhu, Kuma Ka cika mini kasafina daga duk wani alheri da Ka yi baiwa da shi, Ãæ ÈöÑò ÊóäúÔõÑõåõ Ãæ ÑöÒúÞò ÊóÈúÓõØõåõ Ãæ ÐóäúÈò ÊóÛúÝöÑõåõ Ãæ ÎóØÃò ÊóÓúÊõÑõåõ aw birrin tanshiruhu, aw rizkin tabsiduhu, aw zanbin tagfiruhu, aw khada’in tasturuhu. Ko kuma kyakkyawan abu da Ka yada shi, ko kuma dukiya da Ka kwarara ta, ko kuma zunubi da Ka gafarta shi, ko kuma kuskare da Ka suturce shi. íÇ ÑóÈøö íÇ ÑóÈøö íÇ ÑóÈøö íÇ Åáåí æÓóíøöÏí æãóæúáÇíó Ya Rabbi Ya Rabbi Ya Rabbi, Ya ilahiy wa Sayyidiy wa mawlaya, Ya Ubangijina, ya Ubangijina, ya Ubangijina, ya abin bautata, ya Shugabana, ya Majibincina, æãóÇáößó ÑöÞøöí íÇ ãóäú ÈöíóÏöåö äÇÕöíóÊí wa malika rikkiy, ya man biyadihi nasiyatiy, Ya Mamallakin ’yancina, ya wanda makwarkwadata ke hannunSa, íÇ ÚóáíãÇð ÈöÖõÑøí æãóÓúßóäóÊí íÇ ÎóÈíÑÇð ÈöÝóÞúÑí æóÝÇÞóÊí ya aliman bi dhurriy wa maskanatiy, ya khabiran bi fakriy wa fakatiy, Ya Masanin cutata da tsananina, ya Masanin boyayyen talaucina da tsananin bukatata, íÇ ÑóÈøö íÇ ÑóÈøö íÇ ÑóÈøö ÃÓÃáõßó ÈöÍóÞøößó æÞõÏúÓößó æÃÚúÙóãö ÕöÝÇÊößó æÃÓúãÇÆößó Ya Rabbi Ya Rabbi Ya Rabbi, as’aluka bihakkika wa kudsika wa a’azama sifatika wa asma’ika, Ya Ubangijina, ya Ubangijina, ya Ubangijina. Ina rokon Ka da hakkinKa da tsarkinKa da mafi girman suffofinKa da sunayenKa, Ãäú ÊóÌúÚóáó ÃæúÞÇÊöí Ýí Çááøóíáö æÇáäøóåÇÑö ÈöÐößúÑößó ãóÚúãõæÑóÉð æÈöÎöÏúãóÊößó ãóæÕõæáóÉð an taj’ala awkatiy fil laili wan nahari bi zikrika ma’amuratan, wa bikhidimatika mawsulatan, Ka sanya lokutana na dare da rana su zama rayayyu da zikirinKa, kuma sadaddu da hidimarKa, æÃÚúãÇáöí ÚöäúÏóßó ãóÞúÈõæáóÉð ÍóÊøì Êóßõæäó ÃÚúãÇáöí æóÃæúÑÇÏöí ßõáøõåÇ æöÑúÏÇð æÇÍöÏÇð æóÍÇáöí Ýí ÎöÏúãóÊößó ÓóÑúãóÏÇð wa a’amaliy indaka makbulatan, hatta takuna a’amaliy wa awradiy kulluha wirdan wahidan, wa haliy fi khidmatika sarmadan, Kuma ayyukana da wurudodina su zama bai daya, halina kuma ya zama hidima gare Ka har abada. íÇ ÓóíøöÏí íÇ ãóäú Úóáóíåö ãõÚóæøóáí íÇ ãóäú ÔóßóæúÊõ ÃÍúæÇáí ya sayyidiy ya man alaihi mu’awwaliy, ya man ilaihi shakautu ahwaliy, Ya shugabana, ya wanda gare shi nake kai kukan halayen da nake ciki, íÇ ÑóÈøö íÇ ÑóÈøö íÇ ÑóÈøö Þóæøö Úáì ÎöÏúãóÊößó ÌóæÇÑöÍí Ya Rabbi Ya Rabbi Ya Rabbi, kawwi ala khidmatika jawarihiy, Ya Ubangijina Ka karfafa gabobina, wajen hidimarka, æÇÔúÏõÏú Úáì ÇáÚóÜÒíãóÉö ÌóæÇäöÍöí washdud alal azimati jawanihiy, Ka tsananta kirjina wajen himma, æóåóÈú áöíó ÇáÌöÏøó Ýí ÎóÔúíóÊößó æóÇáÏøóæÇãó Ýí ÇáÅÊøöÕÇáö ÈöÎöÏúãóÊößó wa hab liyal jidda fi khashyatika, wad dawama fit tisali bikhidmatika, Kuma ka ba ni dagewa wajen tsoron Ka da dawwama a sadarwa da Kai, ÍóÊøóì ÃÓúÑóÍó Åáóíßó Ýí ãóíÇÏíäö ÇáÓøóÇÈöÞíäó hatta asraha ilaika fi mayadinis sabikina, Har na garzaya zuwa gare Ka a cikin masu tserarreniya, æóÃõÓúÑöÚó Åáóíßó Ýí ÇáãõÈÇÏöÑíäó æÃÔúÊÇÞó Åáì ÞõÑúÈößó Ýí ÇáãõÔúÊÇÞöíäó wa usri’a ilaika fil mubadirina, wa ashtaka ila kurbika fil mushtakina, Kuma in gaggauta zuwa gare Ka cikin masu zaburowa kuma in yi dokin kusaci gare Ka cikin masu doki, æÃÏúäõæó ãöäúßó Ïõäõæøó ÇáãõÎúáöÕíäó æóÃÎÇÝóßó ãóÎÇÝóÉó ÇáãõæÞöäöíäó æÃÌúÊóãöÚó Ýí ÌóæÇÑößó ãóÚó ÇáãõÄúãöäíäó wa adnuwa minka dunuwal mukhlisin, wa akhafaka makhafatal mükinin, wa ajtami’a fi jiwarika ma’al muminin. Kuma in kusato gare da kusantowa irinta masu tsarkin niyya, kuma in ji tsoronKa tsoro irin na masu yakini kuma in hade a kusace gare Ka tare da muminai. Çááøóåõãøó æóãóäú ÃÑÇÏóäí ÈöÓõæÁò ÝÃÑöÏúåõ æóãóäú ßÇÏóäöí ÝóßöÏúåõ Allahumma wa man aradaniy bi suw’in fa aridhu, waman kada niy fa kid’hu, Ya Allah duk wanda ya nufe ni da mummuna to Ka nufe shi, duk wanda ya yi mini mugun tanadi to Ka yi masa mugun tanadi, æÇÌúÚóáúäí ãöäú ÃÍúÓóäö ÚóÈöíÏößó äóÕíÈÇð ÚöäúÏóßó æÃÞúÑóÈöåöãú ãóäúÒöáóÉð ãöäßó æÃÎóÕøöåöãú ÒõáúÝóÉð áóÏóíßó waj’alniy min ahsani abiydika nasiban indaka, wa akrabihim manzilatan minka, wa akhassihim zulfatan ladaika, Kuma Ka sanya ni daga cikin mafifitan bayinKa maso rabo a gurinKa, da kuma mafi kebantarsa kusantaka gare Ka, ÝÅäøóåõ áÇ íõäÇáõ Ðáößó ÅáÇø ÈöÝóÖáößó fa’innahu la yanalu zalika illa bi fadhlika, Kuma babu wani mai samun haka sai dai da falalarKa, æóÌõÏú áöí ÈöÌõæÏößó æÇÚúØöÝ Úóáóíøó ÈöãóÌúÏößó æÇÍúÝóÙäí ÈöÑóÍúãóÊößó wa jud liy bi jüdika, wa’adif alayya bi majdik, wahfazniy bi rahmatik, Ka yi baiwa gare ni da kyautarKa, kumaKa tausasa mini da girmanKa, kuma Ka kare ni da rahamarKa, æÇÌúÚóáú áöÓÇäöí ÈöÐößúÑößó áóåöÌÇð æóÞóáúÈí ÈöÍõÈøößó ãõÊóíøóãÇð waj’al lisaniy bi zikrika lahijan, wa kalbiy bihubbika mutayyaman, Ka sanya harcena ya zama da’iman tare da zikirinKa, zuciyata duka ta dulmuye da soyayyarka, æóãõäøó Úóáóíøó ÈöÍõÓúäö ÅÌÇÈóÊößó æÃÞöáúäöí ÚóËúÑóÊí æÇÛúÝöÑú áöí ÒóáøóÊí wa munna alayya bihusni ijabatika, wa akilniy athratiy, wagfir liy zallatiy, Ka yi mini baiwa da kyakkyawar amsawarKa, Ka shaare mini tubatubaina, Ka gafarta tabewata, ÝÅäøóßó ÞóÖóíúÊó Úáì ÚöÈÇÏößó ÈöÚöÈÇÏóÊößó æÃãóÑúÊóåõãú ÈöÏõÚÇÆößó æóÖóãöäúÊó áóåõãõ ÇáÅÌÇÈóÉó fa’innaka kadhayta ala ibadika bi ibadatika, wa amartahum bi du’a’ika, wa dhaminta lahumul ijabata, Domin Kai Kai ne ka yi hukunci ga bayinKa kuma Ka lamunce musu amsa, ÝóÅáóíúßó íÇ ÑóÈøö äóÕóÈúÊõ æóÌúåöí æóÅáóíúßó íÇ ÑóÈøö ãóÏóÏúÊõ íóÏöí fa ilaika ya Rabbi nasabu wajhiy, wa ilaika ya Rabbi madadtu yadiy, Don haka gareKa ya Ubangiji nake juya fuskata, kuma gare ka nake mika hannuna, ÝóÈöÚöÒøóÊößó ÇÓúÊóÌöÈú áí ÏõÚÇÆöí æÈóáøöÛúäí ãõäÇí fabi izzatika istajib liy du’a’iy wa balligniy munaya, Don girman daukakarKa ka amsa mini addu’ata kuma Ka isar mini burina, æáÇ ÊóÞúØóÚú ãöäú ÝóÖúáößó ÑóÌÇÆöí æÇßúÝöäöí ÔóÑøó ÇáÌöäøö æÇáÅäúÓö ãöäú ÃÚúÏÇÆöí wa la takda’a min fadhlika raja’iy, wakfiniy sharral jinni wal insi min a’ada’iy, Kada Ka yanke mini kaunata daga falalarKa, Ka iyar mini sharrin aljanu da mutane daha cikin makiyana. íÇ ÓóÑíÚó ÇáÑøöÖÇ ÅÛúÝöÑ áöãóäú áÇ íóãúáößõ ÅáÇø ÇáÏøõÚÇÁó ÝóÅäøóßó ÝóÚøóÇáñ áöãóÇ ÊóÔÇÁõ ya sari’arridha, wagfir liman lâ yamliku illad du’a, fa’innaka fââlun lima tasha’u, Ya mai saurin yarda, Ka gafarta wa wanda bai mallaki kome ba sai addu’a domin Kai mai aikata abinda Ka so ne. íÇ ãóäú ÇÓúãõåõ ÏóæóÇÁñ æóÐößúÑõåõ ÔöÝÇÁñ æØÇÚóÊõåõ Ûöäóìð ya man ismuhu dawa’un, wa zikrihu shifa’un, wa da’atuhu ginan, Ya wanda sunanSa magani ne, kuma zikirinSa waraka ne kuma biyayya gare Shi wadata ce, ÅÑúÍóãú ãóäú ÑóÃÓõ ãóÇáöåö ÇáÑøóÌÇÁõ æóÓöáÇÍõåõ ÇáÈõßÇÁõ irham man ra’asu malihir Raja’u, wa silahuhul buka’u, Ka yi jin kai ga wanda uwar - kudinsa shi ne sa tsammani, makaminsa kuma shi ne kuka. íÇ ÓÇÈöÛó ÇáäøöÚóãö íÇ ÏÇÝöÚó ÇáäøöÞóãö íÇ äõæÑó ÇáãõÓÊóæÍöÔöíäó Ýí ÇáÙøõáóãö Ya sabigan ni’am, ya dafi’an nikam, Ya nural mustauhishina fiz zulami, Ya mai kwarara ni’ima, ya mai kore wahalhalu ya hasken masu kewa a cikin duffai, íÇ ÚóÇáöãÇð áÇ íõÚóáøóãú Õóáøö Úáì ãõÍóãøóÏò æÂáö ãõÍóãøóÏò æÇÝúÚóáú Èöí ãÇ ÃäúÊó Ãåúáõåõ Ya Aliman lâ yu’âllâm, salli ala Muhammadin wa âli Muhammadin, waf’al biy ma anta ahluhu, Ya masani wanda ba a sanar da shi, Ka yi dadin tsira ga Muhammadu da zuriyarsa Ka aikata abinda yake kai ma’abucinSa ne da ni, æóÕóáøóì Çááøóåõ Úáì ÑóÓõæáöåö æÇáÃÆöãøóÉö ÇáãóíóÇãöíäó ãöäú Âáöåö æóÓóáøóãó ÊóÓúáíãÇð ßóËíÑÇð wa sallallahu ala Rasulihi wal a’immatil mayamina min âlihi wa sallama tasliman kathiran. Kuma Allah Ya yi dadin tsira ga Manzonsa, da Imamai masu daraja daga Zuriyarsa kuma Ya ba su aminci, aminci mai yawa.
|
||